Sarkin Kano ya halarci taron murnar cikar Nigeria 62

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya halarci taron murnar cika Shekara 62 da samun yancin kan Najeriya.

Taron an gudanar dashi ne a filin wasan kwallon kafa na Sani Abacha dake kofar Mata a cikin birnin Kano bisa jagorancin Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje Khadimul Islam.

 

Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero wanda shine Shugaban Majalisar Sarakunan Kano ya kasance a wajan taron tare da Masu Martaba Sarakunan Bichi da Rano da Gaya da Kuma Karaye.

Talla

An dai Gudanar da taron ne tare da faretin ban girma daga Jami’an “Yan Sanda dana hana fasakori dana hana shige da fice da kuma na kula da gidajen gyaran hali.

Talla

Sauran jami’an da suka gudanar da faretin sun hadar dana kula da ababan Hawa ta jihar Kano da sauran kungiyoyin addini da Yan makaranta.

Abubakar Balarabe Kofar Naisa
Chief Press Secretary to Kano Emirate Council.
01/10/2022

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...

Ku na da rawar takawa wajen inganta Lafiyar al’ummar Kano – Waiya ga jami’an yada labarai

Daga Abubakar Sayeed Kwamishinan Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin...