Marin Macron : Mal. Daurawa yayi Tsokaci Kan Marin Shugaban Faransa

Date:

Daga Sadeeq Ali


Shahararren Malamin Addinin Musulmcin nan Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayi Tsokacin Kan Marin da Wani ya yiwa Shugaban Kasar Faransa a bainar jama’a.


Sheikh Daurawa a Sahihin shafinsa na Facebook yace Wannna abun daya faru da Shugaban na Faransa aya ce da Allah ya nuna Saboda abin Daya goyi baya aka yiwa Annabi S A W.


“WANI YA MARI SHUGABAN FARANSA A BAINAR JAMA’A”
ALLAHU AKBAR. ALLAH YA ƘARAWA ANNABI, SAW, DARAJA DA FADHILA DA WASEELA DA DARAJATUL RAFEE’ATAH.ان شانئك هو الابتر”LALLAI MAI MUZANTAKA SHINE MAI YANKAKKEN BAYA.”


YA BAYYANA CEWA CIN MUTUNCIN ANNABI YANA DAGA CIKIN YANCIN BAYYANA RA’AYI A DOKOKIN FARANSA,SHI KUMA MARINSA DA AKA YI MA JI, WACCE DOKA CE ZATA ƘARE HAƘƘIN WANDA YA MARE SHI,” Inji Sheikh Daurawa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...