Marin Macron : Mal. Daurawa yayi Tsokaci Kan Marin Shugaban Faransa

Date:

Daga Sadeeq Ali


Shahararren Malamin Addinin Musulmcin nan Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayi Tsokacin Kan Marin da Wani ya yiwa Shugaban Kasar Faransa a bainar jama’a.


Sheikh Daurawa a Sahihin shafinsa na Facebook yace Wannna abun daya faru da Shugaban na Faransa aya ce da Allah ya nuna Saboda abin Daya goyi baya aka yiwa Annabi S A W.


“WANI YA MARI SHUGABAN FARANSA A BAINAR JAMA’A”
ALLAHU AKBAR. ALLAH YA ƘARAWA ANNABI, SAW, DARAJA DA FADHILA DA WASEELA DA DARAJATUL RAFEE’ATAH.ان شانئك هو الابتر”LALLAI MAI MUZANTAKA SHINE MAI YANKAKKEN BAYA.”


YA BAYYANA CEWA CIN MUTUNCIN ANNABI YANA DAGA CIKIN YANCIN BAYYANA RA’AYI A DOKOKIN FARANSA,SHI KUMA MARINSA DA AKA YI MA JI, WACCE DOKA CE ZATA ƘARE HAƘƘIN WANDA YA MARE SHI,” Inji Sheikh Daurawa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...