Da dumi-dumi: Bayan tsige Mai Mala Buni,Gwamnan Neja ya Zama Shugaban Rikon APC

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
 Gwamna Sani Bello na jihar Neja ya karbi ragamar tafiyar da jam’iyyar APC bayan tsige Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe wanda ke jagorantar kwamitin riko na jam’iyyar a shekaru biyu da suka gabata.
 A halin yanzu Bello yana jagorantar taron kwamitin tsare-tsare na jam’iyyar APC na rikon kwarya da shugabannin jam’iyyar na jihohi.
Rahotannin sun nuna cewa a halin yanzu Mai Mala Buni Buni yana kasar waje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...