Da dumi-dumi: Bayan tsige Mai Mala Buni,Gwamnan Neja ya Zama Shugaban Rikon APC

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
 Gwamna Sani Bello na jihar Neja ya karbi ragamar tafiyar da jam’iyyar APC bayan tsige Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe wanda ke jagorantar kwamitin riko na jam’iyyar a shekaru biyu da suka gabata.
 A halin yanzu Bello yana jagorantar taron kwamitin tsare-tsare na jam’iyyar APC na rikon kwarya da shugabannin jam’iyyar na jihohi.
Rahotannin sun nuna cewa a halin yanzu Mai Mala Buni Buni yana kasar waje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...