NUT ta yabawa Ganduje bisa nadin sabon jami’in kula da Tsangaya a Jihar Kano

Date:

Halima M Abubakar
Kungiyar malamai ta Najeriya reshen karamar hukumar Gwale ta bayyana nadin Malam Mustapha Adamu sabon jami’in  kula da Tsangaya na Jihar kano a matsayin wanda ya dace.
 A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren kungiyar reshen karamar hukumar Kwamared Auwalu Shuaibu Ja’e kuma aka aikowa Kadaura24.
Sanarwar ta kuma bayyana Malam Mustapha Adamu a matsayin jami’i mai kwazo da sadaukar da kai wajen bunkasa ilimi a kananan hukumomi da jiha baki daya.  .
Sanarwar ta ce kungiyar ta yabawa gwamnatin jihar bisa wannan nadin da kuma kokarin da take yi na inganta fannin ilimi a jihar kano.
 Malam Mustapha Adamu har zuwa lokacin da aka nada shi, shi ne Shugaban sashin Larabci a Hukumar Ilimi ta Karamar Hukumar Gwale.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...

Inganta aiyukan hukumar zakka hanya ce da gwamnatin za ta bi don rage talauci a Kano – Sarkin Rano

Daga Kamal Yakubu Ali   Mai martaba sarkin Rano Amb. Muhammad...