Da dumi-dumi: kotu ta yankewa Jarumar Kannywood Sadiya Haruna hukuncin daurin watanni 6 a gidan yari

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman
 Wata Kotu a Jihar Kano ta yanke hukuncin daurin watanni 6 a gidan hali ba tare da zabin tara ba ga jarumar Kannywood, Sadiya Haruna.
 Mai Shari’a Mukhtar Dandago na kotun dake filin jirgin sama na malam Aminu Kano ya ce kotun dai ta Kama Sadiya Haruna da Laifin bata sunan jarumin Kannywood Isa A Isa.
 Sadiya Haruna dai ta yi kalaman ne a cikin wani faifan bidiyo data wallafa a shafinta na Instegram, Inda ta zargi dan wasan ya bukaci ya yi mata lalata da ita.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kamata ya yi wajen Mauludi ya Zama waje Mai nutsuwa saboda ana ambaton Allah da Manzonsa – Mal Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam...

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...

Al’ummar Garin Riruwai da wani Kamfanin Hakar ma’adanai Sun Cimma Yarjejeniya Kan Ci gaban yankin

Kwamitin ci gaban Al’ummar garajn Riruwai da wani kamfanin...

Sarkin Daura ya nuna inda za’a binne shi idan ya rasu.

  Mai Martaba Sarkin Daura dake jihar katsina Alhaji Dr....