Mataimakin Gwamnan Zamfara na fuskantar barazanar tsigewa

Date:

Daga Adamu Bichi

 

Majalisar dokokin jihar Zamfara na shirin tsige mataimakin Gwamnan jihar Barista Mahdi Ali Gusau.

Wannan dai ya biyo bayan zarginsa da wasu laifuka guda takwas da kundin tsarin mulkin ƙasa ya amince a tsige mai irin wannan laifukan.

Shugaban majalisar dokokin jihar Nasiru Ma’azu Magarya ne ya bayyana haka ga manema labarai.

Daily News24 ta Nambobin majalissa sun gabatar da kudurin cewa a tsige shi bisa wasu dalilai, saboda haka za mu zauna mu yi nazari kafin mu aiwatar da hukunci na gaba” a cewar Magarya.

Ana zargin hakan na da nasaba da ƙin komawar mataimakin gwamnan zuwa jam’iyyar APC bayan da Gwamna Bello Matawalle ya bar jam’iyyar PDP ya koma APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...