Mataimakin Gwamnan Zamfara na fuskantar barazanar tsigewa

Date:

Daga Adamu Bichi

 

Majalisar dokokin jihar Zamfara na shirin tsige mataimakin Gwamnan jihar Barista Mahdi Ali Gusau.

Wannan dai ya biyo bayan zarginsa da wasu laifuka guda takwas da kundin tsarin mulkin ƙasa ya amince a tsige mai irin wannan laifukan.

Shugaban majalisar dokokin jihar Nasiru Ma’azu Magarya ne ya bayyana haka ga manema labarai.

Daily News24 ta Nambobin majalissa sun gabatar da kudurin cewa a tsige shi bisa wasu dalilai, saboda haka za mu zauna mu yi nazari kafin mu aiwatar da hukunci na gaba” a cewar Magarya.

Ana zargin hakan na da nasaba da ƙin komawar mataimakin gwamnan zuwa jam’iyyar APC bayan da Gwamna Bello Matawalle ya bar jam’iyyar PDP ya koma APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...