Rikicin APC: Buhari ya ce baya goyon bayan Wani bangare a Kano

Date:

Daga Zainab Muhd Darmanawa
 Fadar shugaban kasa tayi allawada da Wasu labarai da suke cewa Shugaban Kasa Muhammad Buhari ya na goyon bayan Wani bangare a Rikicin Jam’iyyar APC dake gudana a Jihar kano.
Kadaura24 ta rawaito Shugaba Buhari yace labarin ba gaskiya bane kuma shi  baya Sanya baki a duk Wani al’amari da yake gaban Kotu.
 Cikin Sanarwar da Babban Mataimakawa Shugaban kasa Kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu ya Sanyawa hannu yace labarin bashi da tushi ballantana makama,don haka ya bukuci al’umma su yi watsi da shi.
Ina Goyan bayan jam’iyyar APC a matsayin jam’iyya ta, kuma ina so a sami hadin kai,amma ba na goyon bayan kowane bangare a Rikicin Jam’iyyar APC dake faruwa a Jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...