Yanzu-Yanzu: Buhari ya yi Ganawar Sirri da Ganduje

Date:

Daga Zara Jamil Isa

Shugaban Kasa Muhd Buhari ya gana da Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje a Fadar Shugaban Kasa dake Abuja.

Kadaura24 ta rawaito Wani hadimin Shugaban kasa Mai suna Buhari Sallau shi ne ya Sanar da hakan tare da wallafa hotunna ganawar a Sahihin Shafin sa na Facebook.

Duk da har yanzu ba a bayyana abun da Suka tattauna ba,Amma ana ganin ganin nasu yana da nasaba da Rikicin da Jam’iyyar APC take fuskanta a Jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...