Yanzu-Yanzu: Buhari ya yi Ganawar Sirri da Ganduje

Date:

Daga Zara Jamil Isa

Shugaban Kasa Muhd Buhari ya gana da Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje a Fadar Shugaban Kasa dake Abuja.

Kadaura24 ta rawaito Wani hadimin Shugaban kasa Mai suna Buhari Sallau shi ne ya Sanar da hakan tare da wallafa hotunna ganawar a Sahihin Shafin sa na Facebook.

Duk da har yanzu ba a bayyana abun da Suka tattauna ba,Amma ana ganin ganin nasu yana da nasaba da Rikicin da Jam’iyyar APC take fuskanta a Jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...