Shugaba Tinubu Ya Fara Hutun Shekarar 2025

Date:

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja yau Alhamis, 4 ga Satumba, domin fara hutun shekara ta 2025 a Turai.

Sanarwar da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa labarai Mista Bayo Onanuga, ya fitar ta ce hutun zai ɗauki kwanaki 10 na aiki.

Shugaba Tinubu zai kwashe lokacin hutun nasa tsakanin ƙasashen Faransa da Birtaniya, kafin daga bisani ya dawo gida Najeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...