Shugaba Tinubu Ya Fara Hutun Shekarar 2025

Date:

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja yau Alhamis, 4 ga Satumba, domin fara hutun shekara ta 2025 a Turai.

Sanarwar da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa labarai Mista Bayo Onanuga, ya fitar ta ce hutun zai ɗauki kwanaki 10 na aiki.

Shugaba Tinubu zai kwashe lokacin hutun nasa tsakanin ƙasashen Faransa da Birtaniya, kafin daga bisani ya dawo gida Najeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...