Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Date:

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano domin yin ta’aziyyar hamshakin dan Kasuwar nan Alhaji Aminu Alhassan Dantata.

Jirgin da ya ɗauko Tinubu da mukarrabansa ya sauka a filin jirgin saman Aminu Kano da ke Kano da misalin karfe uku na yammacin ranar Juma’a.

InShot 20250309 102512486
Talla

Ya samu tarba daga tawagar da suka hada da jami’a gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Yusuf da jiga-jigan jam’iyyar ApC na jihar Kano

Idan za a iya tunawa Alhaji Aminu Dantata ya rasu makonni uku da suka gabata lokacin da Tinubu ba ya Kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

    Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha alwashin gudanar da...