Da dumi-dumi: Kotun Koli Ta Rushe Zaben Kananan Hukumomin Ribas

Date:

Daga Abubakar Isa

 

Kotun koli ta bayyana zaben kananan hukumomi da hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas ta gudanar a ranar 5 ga watan Oktoban 2024 a matsayin haramtacce

A wani hukunci da mai shari’a Jamilu Tukur ya yanke, kotun ta bayyana zaben a matsayin wanda ba shi da inganci, bisa laifin karya dokar zabe.

InShot 20250115 195118875
Talla

Da yake karanta hukuncin, Mai shari’a Tukur ya ce matakin da hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas ta dauka, ya zama maras amfani saboda rashin bin dokar zabe da ka’idojin zabe yayin da hukumar zaben ta ci gaba da yin rajistar masu kada kuri’a har bayan sanar da ranar zabe.

Rundunar Yansandan Kano ta yi Karin Haske Kan Yunkurin Kone Gidan Sarki na Nasarawa

Kotun ta ce an soke hanyoyin da suka kai ga gudanar da zaben kananan hukumomi wanda hakan ya sabawa sashe na 150 na dokar zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba za mu lamunci cin zarafi ko tozarta wasu da sunan Tashe ba – Hukumar Hisbah

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Hukumar Hisba ya jihar kano ta...

Da dumi-dumi: El-Rufa’i ya fice daga jam’iyyar APC

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya tabbatar da...

2027: Atiku Abubakar ya bayyana matsayarsa game da kasancewarsa a PDP

  Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin...

Cikakken Bayani Kan Yan Bindigar da Yansanda Su Ka Kama a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar yansanda ta kasa reshen jihar...