Da dumi-dumi: Kotun Koli Ta Rushe Zaben Kananan Hukumomin Ribas

Date:

Daga Abubakar Isa

 

Kotun koli ta bayyana zaben kananan hukumomi da hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas ta gudanar a ranar 5 ga watan Oktoban 2024 a matsayin haramtacce

A wani hukunci da mai shari’a Jamilu Tukur ya yanke, kotun ta bayyana zaben a matsayin wanda ba shi da inganci, bisa laifin karya dokar zabe.

InShot 20250115 195118875
Talla

Da yake karanta hukuncin, Mai shari’a Tukur ya ce matakin da hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas ta dauka, ya zama maras amfani saboda rashin bin dokar zabe da ka’idojin zabe yayin da hukumar zaben ta ci gaba da yin rajistar masu kada kuri’a har bayan sanar da ranar zabe.

Rundunar Yansandan Kano ta yi Karin Haske Kan Yunkurin Kone Gidan Sarki na Nasarawa

Kotun ta ce an soke hanyoyin da suka kai ga gudanar da zaben kananan hukumomi wanda hakan ya sabawa sashe na 150 na dokar zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...