Da dumi-dumi: Tinubu zai tafi hutu Burtaniya

Date:

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Birtaniya nan ba da jimawa ba don yin hutun ƙarshen shekara.

Talla

Mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga ne, ya sanar da hakan cikin wata sanarwa a ranar Laraba.

Talla

Tinubu zai tafi Birtaniya bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasar China a watan Satumba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NURTW ta Karrama DMD Karota Auwal Aranposu

Hukumar dake lura da zirga-zirgar ababa hawa ta jihar...

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...