Da dumi-dumi: Tinubu zai tafi hutu Burtaniya

Date:

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Birtaniya nan ba da jimawa ba don yin hutun ƙarshen shekara.

Talla

Mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga ne, ya sanar da hakan cikin wata sanarwa a ranar Laraba.

Talla

Tinubu zai tafi Birtaniya bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasar China a watan Satumba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...