Yanzu-Yanzu: Ganduje ya yiwa Majalisar Zartarwa ta jihar kano Garanbawul

Date:

Daga khadija Abdullahi

Gwaman jihar kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje bayan ya rantsar da sabon kwamishina Engr. Idris wada Sale wanda majalisar dokokin jihar kano ta amince da nada shi a matsayin kwamiahina, ya gudanar da sauye-sauye a cikin majalisar zartarwar jihar kano.
Kadaura24 ta rawaito Ganduje ya jagoranci rantsar da sabon kwamishinan ne a yayin taron majalisar zartarwar jihar kano na wannan makon wanda ake gudanarwa a gidan gwamnatin kano.
Gwamnan yace sabon kwamishinan an tura shi ma’aikatar aiyuka ta jiha ,yayin da kwamishinan dake Ma’aikatar wato Idris Garba Unguwar Rimi aka mayar da shi ma’aikatar kimiyya fasaha da ƙirƙira ta jihar kano.
Sabon kwamishinan dai kafin wannan lokaci shi ne manajan daraktan hukumar karma ta jihar kano .
Tuni dai kwamishinan ya fara aiki domin ya zauna zaman majalisar zartarwar jiha na wannan makon.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...