Tsadar Rayuwa: Yadda Wani Malamin Addinin Musulunci Ya Tallafawa Dalibansa

Date:

Fitaccen malamin Musulunci Sheikh Tijjani Yusuf Guruntum ya raba wa dalibansa kyautar kuɗade da kayan abinci.

Talla
Talla

Rahoton da Aminiya ta samu ya nuna wasu sun samu kwalin taliya da kuɗi, wasu sun samu kuɗi Naira dubu 10, wasu kuma dubu 20, wasu kuma 30 har da waɗan da suka samu sama da haka.

Majalisa Ta Amince Da Kudirin Mafi Ƙarancin Albashin Ma&aikata

“Wannan fa zallar [kyautar] ɗalibai ce aka yi yau.

“Za a yi na mutanen gari [daga bi sani] inda aka tanadi shinkafa da gero da sauran kayan abinci da za a raba wa mutanen gari cikin wannan satin in sha Allahu,” a cewar majiyar.

 

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a yan watannin nan mutane suna fama da ƙaranci kudi da kuma tsadar kayan abinchi wanda hakan ya yi sanadiyar mutane suka shiga mawuyacin hali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...