Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Date:

Daga Mubaraka Aliyu Abubakar

Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan na Shekarar 1445 Bayan Hijra a Yau Dinnan.

Kadaura24 ta rawaito, za a fara Azumin bana a kasa mai tsarki daga gobe Litinin.

Yadda Kalaman Abba Hikima akan Gwamnatin Kano suka tada kura a dandalin sada zumunta

Kafar yada labarai ta Haramain Sharifain dake kasar Saudiyya ce ta Sanar da hakan a Sahihin shafinta na Facebook da X wato Twitter.

Dama dai yau lahadi ne 29 ga Watan sha’aban Kuma ita Ranar da Mai alfarma sarkin Musulmi ya bada Umarnin a fara duban jinjirin watan duban wata a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnan Kano ya Naɗa Ahmed Musa a Matsayin Janar Manaja na Kano Pillars

Daga Zakaria Adam Jigirya   Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Yanzu:yanzu: Gwamnan kano ya yi sabbin nade-naden mukamai

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Gwamann jihar Kano Alhaji Abba Kabir...

Yara ɗalibai na fuskatar barazanar daina zuwa Makaranta a Hotoro saboda lalacewar hanya

Daga Isa Ahmad Getso   Al'umma da Malaman makaranta a unguwar...

Kotu ba da umarnin mayar da Natasha bakin aikinta

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Majalisar...