Yanzu-yanzu: Kotu ta bada Umarnin Duba Kwakwalwar Murja Kunya

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

Kotun Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano, karkashin jagorancin Nura Yusuf, ta bada umurnin a yiwa shahararriyar yar TikTok din nan Murja Ibrahim kunya gwajin ƙwaƙwalwa a asibitin gwamnati domin tabbatar da lafiyar hankalinta.

Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Magantu Kan Sakin Murja Kunya Daga Kurkuku

Alkalin kotun ya bayyana cewa, a zaman kotun na baya, an yi zargin cewa Murja Kunya ba ta cikin hayyacinta saboda zargin da ake yi mata na shaye-shayen miyagun kwayoyi.

Garin bayani na nan tare….

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu y ba da umarnin sake Karya farashin kayan Abinci a Nigeria

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bai wa wani...

Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Kulla Alaka Don Inganta Kwarewar Turanci da Samar da Damar Karatu Ga Dalibai A Duniya

  Gamayyar rukunin jami’o’in MAAUN ta kulla yarjejeniyar hadin gwiwar...

Hasashe 6 da Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi kuma suka tabbata a siyasar Kano

‎ ‎ ‎ ‎Musa Iliyasu Kwankwaso na daga cikin fitattun ’yan siyasar...

Hukumar Hisbah Za ta Tura Sama da Jami’ai 1,000 Don Samar da Tsaro a Ranar Takutaha a Kano

Hukumar Hisbah ta Karamar Hukumar Birni a Jihar Kano...