Da dumi-dumi: An Sanya Ranar Yanke Hukuncin Zaɓen Gwamnan Zamfara

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Zamfara ta sanya ranar Litinin 18 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar da zata yanke hukuncin Shari’ar zaɓen gwamnan jihar.

Kadaura24 ta rawaito Idan za’a iya tunawa bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Zamfara wanda hukumar zabe ta bayyana Dauda Lawan na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben, hakan tasa jam’iyyar APC ta shigar da Kara gaban kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar domin ƙalubalantar zaben.

Talla

Hukuncin kotun dai shi zai tabbatar da halastaccen wanda ya ci zaɓen, duk kuwa da cewa akwai damar daukaka kara ga duk wanda bai aminta da hukuncin kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan ba .

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya Baiwa Kwamishinonisa Sabon Umarni

Yanzu haka dai al’ummar jihar Zamfara suna dakon zuwan ranar litinin din domin hukuncin da kotun zata zartar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin kisa a R/Zakara: Gwamnatin Kano za ta kafa kwamiti – Waiya

Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta gudanar da...

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...

Sanata Barau zai baiwa dalibai 1,000 tallafin karatu a Kano ta tsakiya da ta Kudu

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau...

Kamfanin Gerawa ya ba da tallafin Kwamfutoci 100 ga al’ummar Gezawa

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Kamfanin shinkafa na Gerawa Rice Mills...