Da dumi-dumi: An Sanya Ranar Yanke Hukuncin Zaɓen Gwamnan Zamfara

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Zamfara ta sanya ranar Litinin 18 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar da zata yanke hukuncin Shari’ar zaɓen gwamnan jihar.

Kadaura24 ta rawaito Idan za’a iya tunawa bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Zamfara wanda hukumar zabe ta bayyana Dauda Lawan na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben, hakan tasa jam’iyyar APC ta shigar da Kara gaban kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar domin ƙalubalantar zaben.

Talla

Hukuncin kotun dai shi zai tabbatar da halastaccen wanda ya ci zaɓen, duk kuwa da cewa akwai damar daukaka kara ga duk wanda bai aminta da hukuncin kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan ba .

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya Baiwa Kwamishinonisa Sabon Umarni

Yanzu haka dai al’ummar jihar Zamfara suna dakon zuwan ranar litinin din domin hukuncin da kotun zata zartar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...

Ku na da rawar takawa wajen inganta Lafiyar al’ummar Kano – Waiya ga jami’an yada labarai

Daga Abubakar Sayeed Kwamishinan Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin...