Da dumi-dumi: Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Shugaban Kasa ta Bayyana Ranar da Zata Yanke Hukunci

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa da ke Abuja za ta yanke hukunci kan kararrakin da ke kalubalantar zaben shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba 6 ga watan Satumba kamar yadda SaharaReporters ta rawaito.

Talla

A watan Mayu, SaharaReporters ta ruwaito cewa kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta hade kararrakin da jam’iyyun siyasa daban-daban suka shigar gabanta a yayin da take gabatar da rahoton gabanin sauraron karar tare da gabatar da jadawalin shari’ar.

Haka kuma ta tanadi hukunci kan karar da jam’iyyar APM da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP suka shigar domin yanke hukuncin a rana daya da ta Peter Obi na jam’iyyar Labour.

Talla

A kwanan baya, ta musanta cewa ta sanya ranar 16 ga watan Satumba domin yanke hukunci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...

Da dumi-dumi: Wasu kungiyoyin APC a Kano sun fara kiraye-kirayen Abdullahi Abbas ya sauka daga shugaban jam’iyyar

Daga Hafsat Abdullahi Muhammad Kungiyoyin jam'iyyar APC da suka hadar...

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...

Rashin Alhaji Aminu Dantata Babban Rashi ne ga harkokin kasuwanci a Duniya – Salbas

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Babban kamfani a masana'antar mai a...