Ƴan majalisa a Ghana sun gargaɗi shugaban ƙasar kan tura sojoji Nijar

Date:

Ƴan majalisa ɓangaren marasa rinjaye a Ghana sun nuna adawa kan matakin da Ecowas a ɗauka na shirin afka wa Nijar a matsayin wani yunkuri na dawo da mulkin dimokuraɗiyya a ƙasar.
Nijar.

“Majalisar dokokin Ghana ba ta tattauna ba kan lamarin kamar yadda sauran ƙasashe suka yi har ma da ɗaukan mataki, in ji Samuel Ablakwa, wani ɗan majalisa a kwamitin kula da harkokin ƙasashen waje.

Talla

Ƴan majalisar sun gargaɗi Shugaban ƙasar, Nana Akufo-Addo cewa ya dakatar da shirin tura sojojin ƙasar domin zuwa

Ya ce Shugaba Akufo-Addo ba sai ya ji ta baki ƴan ƙasar Ghana ba kan lamarin , saboda tura sojoji Nijar ba shi ne mafita ba.

Dalilai Guda 10 da DSS ta bayar kin Amincewa da El-Rufai a matsayin Ministan Tinubu

BBC ta rawaito yan majalisar ƙasar ɓangaren marasa rinjaye sun ce abin da ya kamata a yi shi ne bin hanyar diflomasiyya da kuma tattauna.

“Ba abu mai kyau bane tura sojojin Ghana zuwa Nijar domin zub da jini, kuma muddin ba a yi hankali, abin zai sake jefa yankin cikin tashin hankali,” in ji Mista Ablakwa.

Ƴan majalisar sun ce ya kamata a yi amfani da kuɗin da ake da shi wajen warware matsin tattalin arziki da ƙasar ke fusknta baya nciyo rancen $3b daga Asusun IMF maimakon tura sojoji zuwa faɗa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta sami wani Tela da laifin takurawa magwabtansa da karar keken dinki

Wata kotu a Kano ta samu wani tela da...

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...