Sojojin Nijar sun yi sabbin nade-nade

Date:

Shugabannin mulkin sojin Nijar sun gudanar da sabbin naɗe-naɗe a ƙasar.

Cikin wata sanarwa da sojojin suka fitar ranar Juma’a da daddare, sun sanar da naɗin Janar Moussa Salau Barmou a matsayin babban hafsan hafsoshin soji na kasar.

Talla

Sai kuma Kanal Amirou Kader a matsayin mataimakinsa.

Manjor Kanal Sani Kiaou shi ne sabon shugaban rundunar sojin ƙasa, in ji sanarwar.

Talla

Sai kuma Kanal Abdoutahamane Zataka a matsayin mataimakinsa.

Sanarwar ta kuma ce Janar Sani Kache ne sabon sakaren ofishin ministan tsaro na ƙasar.

Sojojin na Nijar dai sun ce a shirye suke su mayar da martani idan ƙungiyar Ecowas ta kai musu farmaki cikin ƙasarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku na da rawar takawa wajen inganta Lafiyar al’ummar Kano – Waiya ga jami’an yada labarai

Daga Abubakar Sayeed Kwamishinan Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin...

Ana daf da yin jana’izar Aminu Dantata a Madina

Tawagar da gwamnatin Najeriya ta tura zuwa Madina na...

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...