Da dumi-dumi: Tinubu ya nada masu bashi shawara guda 8

Date:

Daga Abubakar Lawan Bichi

 

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tunubu ya Amince da nadin masu bashi shawara guda takwas.

 

Hakan na kunshe a wata sanadar da daratar yada labarai na fadar Shugaban Kasa Abiodun Oladunjoye ya fitar.

Wanda aka nada sun hada :

1. Mr. Dele Alake Mai bawa shugaban Kasa Shawara aka Ayyuka na musamman, Sadawa da kuma tsare tsare.

2. Mr Yau Darazo mai bawa shugaban Kasa Shawara akan harkokin Siyasa.

3. Mr Wale Edun mai bawa shugaban Kasa Shawara aka harkokin tsare tsare kudin.

Yanzu-Yanzu: Ginin Daula Otal ya fadawa wasu matasa masu dibar ganima

4. Mrs Olu Verheijen Mai bawa shugaban Kasa Shawara aka harkokin makamashi.

5. Mr Zachaeus Adedeji mai bawa shugaban Kasa Shawara aka harkokin Kudaden shiga.

Gwamnatin Kano za ta rushe Masarautun Gaya, Rano, Bichi da Karaye da Kuma dawo da Sarki Sunusi

6. Mallam Nuhu Ribadu mai bawa shugaban Kasa Shawara aka harkokin Tsaro.

7. Mr John Ugochukwu mai bawa shugaban Kasa Shawara aka harkokin Masana’antu da kuma zuba Jari.

8. Dr (Mrs.) Salma Ibrahim Anas Mai bawa shugaban Kasa Shawara aka harka Lafiya

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa majalisar tarayyar ta kasa ta amincewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada masu bashi shawara na musamman har guda 20.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya tura tawaga mai karfi wajen Abba Ganduje

Daga Rahama Umar Kwaru   Babban Daraktan Hukumar Samar da Wutar...

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...