Bukatun Nigeria da Tinubu ya mika a taron da ake yi a Japan

Date:

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya yi kiran samar da sauye-sauye a tsarin Majalisar Dinkin Duniya don bai wa Afirka kujerun dindindin biyu a kwamitin tsaro na Majalisar.

Yayin da yake jawabi a taron duniya kan ci gaban ƙasashen Afirka a birnin Yokohama na ƙasar Japan, Tinubu ya ce nahiyar Afirka ta cancanci matakin saboda irin gudunmowarta ga zaman lafiya.

FB IMG 1753738820016
Talla

“Babban burin Najeriya shi ne Afirka ta samu cikakken wakilci a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya,” in ji Tinubu.

Gwamna Abba ya rantsar da sabon shugaban hukumar hana cin hanci da rashawa ta Kano

Shugaban na Najeriya ya ce nahiyar na samun damar samun hawa kujerar na-ƙi, baya da ƙarin wakilci a kujerun da ba na dindindin ba.

Bola Tinubu ya kuma jinjina wa dakarun tsaron Najeriya kan nasaroroin da ya ce sun samu a baya-bayan nan kan yaƙi da ta’addanci a ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...