Bukatun Nigeria da Tinubu ya mika a taron da ake yi a Japan

Date:

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya yi kiran samar da sauye-sauye a tsarin Majalisar Dinkin Duniya don bai wa Afirka kujerun dindindin biyu a kwamitin tsaro na Majalisar.

Yayin da yake jawabi a taron duniya kan ci gaban ƙasashen Afirka a birnin Yokohama na ƙasar Japan, Tinubu ya ce nahiyar Afirka ta cancanci matakin saboda irin gudunmowarta ga zaman lafiya.

FB IMG 1753738820016
Talla

“Babban burin Najeriya shi ne Afirka ta samu cikakken wakilci a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya,” in ji Tinubu.

Gwamna Abba ya rantsar da sabon shugaban hukumar hana cin hanci da rashawa ta Kano

Shugaban na Najeriya ya ce nahiyar na samun damar samun hawa kujerar na-ƙi, baya da ƙarin wakilci a kujerun da ba na dindindin ba.

Bola Tinubu ya kuma jinjina wa dakarun tsaron Najeriya kan nasaroroin da ya ce sun samu a baya-bayan nan kan yaƙi da ta’addanci a ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Nan gaba kadan za mu bayyana sunayen masu ɗaukar nauyin ta’addanci a Najeriya – Babban Hafsan tsaro

Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce...

Wasu yan daba sun ajiye Makamansu a Kano

Gwamnatin Jihar Kano Hadin gwaiwa da Rundunar Yansandan Jihar...

Masu Mukamai a gwamnatin Kano ba su da uzurin kin taimakawa yan Kwankwasiyya – Sanusi Bature

Mai magana da yawun gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin...

Magoya bayan Barr Ibrahim Isa (Matawallen Gwagwarwa) sun aikawa Gwamnan Kano Budaddiyar Wasika

Daga Isa Ahmad Getso Kira don nemawa Barr. Ibrahim Isa...