Bukatun Nigeria da Tinubu ya mika a taron da ake yi a Japan

Date:

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya yi kiran samar da sauye-sauye a tsarin Majalisar Dinkin Duniya don bai wa Afirka kujerun dindindin biyu a kwamitin tsaro na Majalisar.

Yayin da yake jawabi a taron duniya kan ci gaban ƙasashen Afirka a birnin Yokohama na ƙasar Japan, Tinubu ya ce nahiyar Afirka ta cancanci matakin saboda irin gudunmowarta ga zaman lafiya.

FB IMG 1753738820016
Talla

“Babban burin Najeriya shi ne Afirka ta samu cikakken wakilci a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya,” in ji Tinubu.

Gwamna Abba ya rantsar da sabon shugaban hukumar hana cin hanci da rashawa ta Kano

Shugaban na Najeriya ya ce nahiyar na samun damar samun hawa kujerar na-ƙi, baya da ƙarin wakilci a kujerun da ba na dindindin ba.

Bola Tinubu ya kuma jinjina wa dakarun tsaron Najeriya kan nasaroroin da ya ce sun samu a baya-bayan nan kan yaƙi da ta’addanci a ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...