Babbar Kotun Tarayya ta kori karar da APC ta shigar kan hana biyan kuɗaɗen kananan hukumomin Kano

Date:

Babbar Kotun Tarayya mai lamba 3 da ke Kano ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Simon Amobeda ta kori karar da jam’iyyar APC tare da Hon. Abdullahi Abbas da Hon. Aminu Aliyu Tiga suka shigar domin hana biyan kuɗaɗen kananan hukumomi a jihar Kano.

Masu ƙarar sun nemi kotun ta dakatar da biyan kuɗaɗen kananan hukumomi bisa hujjar cewa an karya umarnin kotu da ya hana gudanar da zaɓen kananan hukumomi a jihar.

InShot 20250309 102512486
Talla

A yayin zaman kotun, lauyan masu ƙara ya roƙi kotun da ta jingine sauraron shari’ar, amma lauyan gwamnatin Kano ya bukaci kotun ta kori karar gaba ɗaya tare da biyan diyya.

Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

A ƙarshe, Mai Shari’a Amobeda ya yanke hukunci inda ya kori karar baki ɗaya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Neman Ilimin addini dana boko da sana’a ba kishiyoyin juna ba ne – Dr. Aminu Sagagi ga matasan Zango

Daga Rahama Umar Kwaru   Wani Malamin addinin musulunci a kano...

Kotu Ta Ɗage Sauraron Ƙarar DA ICPC ta Kai Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta Ta Jihar Kano

    Babbar kotun tarayya mai lamba shida(6) dake Babban Birnin...

Kisan ɗalibai a Kano: Kwamitin Malamai da Iyayen yara na jihar ya nuna damuwarsa

Daga Abdulhamid Isah D/Z Malam Salisu Abdullahi shugaban kwamitin malamai...

Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

  Rahotanni daga Katsina na cewa gwamnan jihar Katsina Dikko...