Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar Juma’at nan 18 ga watan yuli 2025.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Mai magana da yawun gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa Kadaura24.

InShot 20250309 102512486
Talla

Sanarwar ta ce dhugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai kawo ziyayarar ne domin yin ta’aziyyar marigayi Alhaji Aminu Dantata wanda ya rasu a baya bayan nan.

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

Sanarwar Ta kuma bukaci alu’mmar jihar kano da su kasance masu karamci kamar tadda suka saba wajen nuna dattako da karbar bakuncin Shugaban kasar a gobe juma’a.

Tun bayan Rasuwar Marigayi Alhaji Aminu Dantata Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu bai samu damar zuwa Kano ba, Sai Gobe, amma dai Mataimakin sa Kashim Shettima ya zo amadadinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

    Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha alwashin gudanar da...

Tinubu ya yi wa Buhari abun da Buharin ya kasa yi wa kakana- Jikan Shagari

Daga Nasiba Rabi'u Yusuf   Nura Muhammad Mahe, jikan tsohon shugaban...

Yanzu-yanzu: Atiku Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP

Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fice daga...