Da Ɗumi-Ɗumi: Labarin da ake yadawa kan matsayar siyasa ta ba gaskiya ba ne – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi watsi da wasu rahotanni da a ke yadawa a kafafen sada zumunta da ke bayyana matsayarsa kan siyasar Nijeriya.

Cikin wata sanarwa da ya fitar a hukumance, Kwankwaso ya ce wadancan rahotanni ba gaskiya ba ne.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Ya ce a yanzu ya tsame hannu daga cewa wani abu dangane da tataburzar siyasa a Nijeriya, domin a cewarsa lokacin bayyana matsayarsa bai yi ba tukuna.

Da dumi-dumi: Gwamnatin Kano ta Haramta “Kauyawa Day

Ya yi kira ga al’umma da su yi fatali da wadancan labaran karya.

InShot 20250309 102403344

Idan za a iya tunawa anyi ta yada cewa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce ba shi ba zai koma jam’iyyar APC dake mulkin Nigeria ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Gwamnatin Kano ta Haramta “Kauyawa Day”

Daga Nasiba Rabi'u Yusuf   Hukumar tace fina-finai da dab'i ta...

Inganta ilimi: Shugaban Karamar hukumar Ungoggo ya kaddamar da rabon kayan koyo da koyarwar

Daga Shehu Usaini Getso Shugaban karamar hukumar Ungoggo Alhaji Tijjani...

Karyewar gada ya jefa dubban al’umma cikin mawuyacin hali a Rano, Sun nemi Agajin Gwamnan Kano

Daga Maryam Muhammad Ibrahim Al’ummar garuruwan Kazaurawa/Unguwar Ganji da ke...

Rashin tsaro: Tinubu na ganawar sirri da shugabannin hukumomin tsaro na ƙasa

A halin yanzu shugaba Bola Ahmed Tinubu ya na...