Ta tabbata: NNPC ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Kamfanin mai na kasa NNPC ya sake rage farashin man fetur a Nigeria.

A baya dai ana sayar da man fetur din ne a gidajen man NNPC akan N965 amma yanzu farashin ya koma N860 kowacce lita.

Sai dai har yanzu kamfanin NNPC bai sanar da ragin a hukumance ba , amma dai majiyar kadaura24 ta Punch ta tabbatar da cewa an rage farashin a wasu gidajen mai dake jihar Lagos.

Duk Kokarin da majiyar ta mu ta yi na jin ta bakin jami’in hulda da jama’a na kamfanin ya ci tura.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sai dai mataimakin shugaban kungiyar dillalan man fetur na kasa Hammed Fashola ya tabbatar da rage farashin man na kamfanin NNPC.

Shugaba Tinubu ya naɗa sabon shugaban NYSC

” Gaskiya ne NNPC ta fara sayar da mai akan N860 a gidajen mai, duk da cewar har yanzu ba su sanar da jama’a na, amma dai ni sun kirawo ni sun kuma fada min cewa za su yi wasu yan sauye-sauye.

20250228 181700

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta a makon da ya gabata ne matatar man Dangote ta rage farashin man na kamfanin zuwa N845 kowacce lita.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

2027: Atiku Abubakar ya bayyana matsayarsa game da kasancewarsa a PDP

  Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin...

Cikakken Bayani Kan Yan Bindigar da Yansanda Su Ka Kama a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar yansanda ta kasa reshen jihar...

Gidauniyar Sheikh Dr. Muhajihid Aminudden ta rabawa magidanta 600 kayan abinchi a Kano

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Gidauniyar Dr. Muhajihid Aminudden ta rabawa...

Gwamna Abba Gida-gida Ya Kaddamar Da Gyaran Hanyoyi 17 A Babban Birnin Kano

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da...