Da dumi-dumi: Shugaba Tinubu ya sallami ministoci tare da maye gurbinsu da wasu

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministoci biyar tare da naɗa wasu sababbi bakwai da kuma sauya wa goma ma’aikatu.

Wata sanarwa da fadar gwamnatin kasar ta fitar a shafinta na X, ta nuna cewa ministocin da aka cire su ne;

Talla

Waɗanda aka sallama:

1-Barr. Uju-Ken Ohanenye; ma’aikatar harkokin mata

2- Lola Ade-John; ministan harkokin yawon buɗe idanu

3- Farfesa Tahir Mamman; ministan ilimi

Talla

4- Abdullahi Muhammad Gwarzo; ƙaramin ministan gidaje da raya birane

5- Dr. Jamila Bio Ibrahim; ministar matasa

Waɗanda aka sauya wa ma’aikatu:

1-Hon Dr. Yusuf Tanko Sununu; ƙaramin ministan ilimi ya koma ƙaramin ministan jinƙai da rage talauci

2- Dr. Morufu Olatunji Alausa; ƙaramin ministan lafiya, ya koma ministan ilimi

3- Barr. Bello Muhammad Goronyo, ƙaramin ministan ruwa da tsafta, ya zama ministan ayyuka

4-Hon. Abubakar Eshiokpekha Momoh

Talla

Sabbin Ministocin da aka nada :

1- Dr. Nentawe Yilwetde – Ma’aikatar Jin kai

2- Muhammadu maigari dingyadi – Ma’aikatar Kwadago

3- Bianca Odinaka – Karamin Ma’aikatar harkokin kasashen waje

4- Dr. Jumoke Odowale – Ma’aikatar harkokin kasuwancin da zuba jari

5 – Idi Mukhtar Maiha – Ma’aikatar bunkasa harkokin kiwo

6- RT. Yusuf Abdullahi ATA – Karamin Ministan Ma’aikatar gidaje da raya burane

7- Suwaiba Sa’ad Ahmad PhD – Karamar ministar Ilimi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

    Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha alwashin gudanar da...