Bincike ya gano adadin tafiye-tafiyen da Tinubu da Shattima suka yi a watanni 17

Date:

A watanni 17 da hawan su mulki, Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da Mataimakin sa, Kashim Shettima sun yi tafiya sau 41, inda su ka je ƙasashe 26.

Talla

A wani bincike da jaridar PUNCH ta yi, Tinubu ya yi tafiya sau 29 zuwa ƙasashe 16, inda ya shafe kwanaki 124 a ƙasashen waje ya kuma shafe awanni 127 a jirgin sama.

Ƙasashen da Tinubu ya ziyarta a halin yanzu sun haɗa da Faransa, Malabo, Equatorial Guinea; London, the United Kingdom (four times); Bissau, Guinea-Bissau (twice); Nairobi, Kenya; Porto Norvo, Benin Republic; The Hague, Netherlands; Pretoria, South Africa; Accra, Ghana; New Delhi, India; Abu Dhabi and Dubai in the United Arab Emirates; New York, the United States of America; Riyadh, Saudi Arabia (twice); Berlin, Germany; Addis Ababa, Ethiopia; Dakar, Senegal, Doha da Qatar.

Talla

Shi kuma Shettima ya ziyarci ƙasashe 10 a tifya 12, inda shi kuma ya shafe kwanaki 56 a ƙasashe waje ya kuma shafe awannin 93 a jirgin sama.

A halin yanzu dai Shettima ya ziyarci ƙasashe ƙasashe da suka haɗa da Rome, Italy; St. Petersburg, Russia; Johannesburg, South Africa; Havana, Cuba; Beijing, China; Iowa and New York in the United States of America; Davos, Switzerland; Yamoussoukro, Ivory Coast (twice); Nairobi, Kenya da Stockholm da kuma Sweden.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...