Da dumi-dumi: Tinubu zai tafi hutu Burtaniya

Date:

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Birtaniya nan ba da jimawa ba don yin hutun ƙarshen shekara.

Talla

Mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga ne, ya sanar da hakan cikin wata sanarwa a ranar Laraba.

Talla

Tinubu zai tafi Birtaniya bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasar China a watan Satumba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...