Tsadar Rayuwa: Yadda Wani Malamin Addinin Musulunci Ya Tallafawa Dalibansa

Date:

Fitaccen malamin Musulunci Sheikh Tijjani Yusuf Guruntum ya raba wa dalibansa kyautar kuɗade da kayan abinci.

Talla
Talla

Rahoton da Aminiya ta samu ya nuna wasu sun samu kwalin taliya da kuɗi, wasu sun samu kuɗi Naira dubu 10, wasu kuma dubu 20, wasu kuma 30 har da waɗan da suka samu sama da haka.

Majalisa Ta Amince Da Kudirin Mafi Ƙarancin Albashin Ma&aikata

“Wannan fa zallar [kyautar] ɗalibai ce aka yi yau.

“Za a yi na mutanen gari [daga bi sani] inda aka tanadi shinkafa da gero da sauran kayan abinci da za a raba wa mutanen gari cikin wannan satin in sha Allahu,” a cewar majiyar.

 

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a yan watannin nan mutane suna fama da ƙaranci kudi da kuma tsadar kayan abinchi wanda hakan ya yi sanadiyar mutane suka shiga mawuyacin hali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...