Yanzu-yanzu: Jiragen Sama biyu Sun yi Karo a Kenya

Date:

Hukumar da ke sanya ido kan sufurin jiragen sama a ƙasar Kenya ta tabbatar da cewa jirgin Fasinja na Safarilink ya yi karo da wani jirgin da ke atisaye a sama.

An fara bincike don gano abin da ya haddasa hatsarin.

Yanzu-yanzu: Sheikh Daurawa ya Amince Zai Koma Bakin Aikinsa

“An fara bincike mai zurfi ta bangarorin hukumomi da dama, wanda ma’aikatar binciken hatsarin jiragen sama za ta jagoranta da kuma hukumar ƴansanda ta ƙasa don gano musabbabin hatsarin,” a cewar hukumar sa ido a kan sufurin jiragen sama na ƙasar.

Yadda Daukewar Wutar Lantarki ya Jinkirta Zaman Majalisar Dattawan Nigeria

Mutane biyu da ke cikin jirgin da ke atisayen duk sun mutu, amma an samu ceto fasinjoji 39 da ma’aikatan jirgin Safarilink biyar.

Kamfanin jiragen Safarilink ya bayyana a shafinsa na X cewa, jim kaɗan bayan tashin jirgin ne da misalin ƙarfe 3. 45 agogon ƙasar, aka ji wata ƙara mai ƙarfi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...