Yanzu-yanzu: Jami’an EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar Wapa

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

Rahotanni da muke samu yanzu haka jami’an hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar musayar kudaden waje ta Wapa dake jihar kano.

Ana ganin da Samamen nasu ba zai rasa nasaba da yadda ake sake samun hauhawar farashin Dala a Kasuwancinsu fagge na Nigeria ba.

Ya Kamata Hukumar Kwastam ta Sakarwa Yan Kasuwa Mara – Sarkin Kano

Wakilin kadaura24 ta lamarin ya faru a kan idon sa ya shaida mana cewa jami’an sun Kama wasu daga cikin yan kasuwar yayin da wasu kuma suka tsare.

Mun kammala bincike kan harin Tudun Biri -Rundunar sojin Najeriya

Wani da jaridar kadaura24 ta zanta da shi wanda ya nemi a sakaye sunansa, jami’an sun shiga kasuwar ne cikin kayan gidan, Inda yace bayan jami’an EFCC akwai sauran hadarkar jami’an tsaro.

Karin bayani na nan tafe….

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano za ta fara jiyo ra’ayoyin al’umma kafin gudanar da duk wani aiki a jihar – Bilkisu Indabo

Daga Samira Hassan   Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin nan...

Kwankwaso ya gana da Tinubu a fadar shugaban kasa

Daga Nasiba Rabi'u Yusuf   Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso,...

Neman Ilimin addini dana boko da sana’a ba kishiyoyin juna ba ne – Dr. Aminu Sagagi ga matasan Zango

Daga Rahama Umar Kwaru   Wani Malamin addinin musulunci a kano...