Yanzu-yanzu: Jami’an EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar Wapa

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

Rahotanni da muke samu yanzu haka jami’an hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar musayar kudaden waje ta Wapa dake jihar kano.

Ana ganin da Samamen nasu ba zai rasa nasaba da yadda ake sake samun hauhawar farashin Dala a Kasuwancinsu fagge na Nigeria ba.

Ya Kamata Hukumar Kwastam ta Sakarwa Yan Kasuwa Mara – Sarkin Kano

Wakilin kadaura24 ta lamarin ya faru a kan idon sa ya shaida mana cewa jami’an sun Kama wasu daga cikin yan kasuwar yayin da wasu kuma suka tsare.

Mun kammala bincike kan harin Tudun Biri -Rundunar sojin Najeriya

Wani da jaridar kadaura24 ta zanta da shi wanda ya nemi a sakaye sunansa, jami’an sun shiga kasuwar ne cikin kayan gidan, Inda yace bayan jami’an EFCC akwai sauran hadarkar jami’an tsaro.

Karin bayani na nan tafe….

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...