Da dumi-dumi: An Sanya Ranar Yanke Hukuncin Zaɓen Gwamnan Zamfara

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Zamfara ta sanya ranar Litinin 18 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar da zata yanke hukuncin Shari’ar zaɓen gwamnan jihar.

Kadaura24 ta rawaito Idan za’a iya tunawa bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Zamfara wanda hukumar zabe ta bayyana Dauda Lawan na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben, hakan tasa jam’iyyar APC ta shigar da Kara gaban kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar domin ƙalubalantar zaben.

Talla

Hukuncin kotun dai shi zai tabbatar da halastaccen wanda ya ci zaɓen, duk kuwa da cewa akwai damar daukaka kara ga duk wanda bai aminta da hukuncin kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan ba .

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya Baiwa Kwamishinonisa Sabon Umarni

Yanzu haka dai al’ummar jihar Zamfara suna dakon zuwan ranar litinin din domin hukuncin da kotun zata zartar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...