Majalisa ta tantance Dr Mariya Bunkure wacca ta maye gurbin Maryam Shetty a matsayin minista

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance Dr Mariya Mairiga Mahmoud a matsayin minista daga jihar Kano.

 

Dr Mariya dai ita ce ta maye gurbin Maryam Shetty da shugaba Tinubu ya cire sunanta a satin daya gabata.

Talla

Dr. Mariya Mahmoud Bunkure dai ta taba zama Kwamishiniya ma’aikatar ilimi mai zurfi ta jihar kano lokacin mulkin Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya yi sabbin nade-naden shugabannin ma’aikatu 15

Sauyan sunan Maryam Shetty da Dr Mariya Mairiga ya janyo ce-ce-ku-ce shafukan sada zumunta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ana daf da yin jana’izar Aminu Dantata a Madina

Tawagar da gwamnatin Najeriya ta tura zuwa Madina na...

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...

Da dumi-dumi: Wasu kungiyoyin APC a Kano sun fara kiraye-kirayen Abdullahi Abbas ya sauka daga shugaban jam’iyyar

Daga Hafsat Abdullahi Muhammad Kungiyoyin jam'iyyar APC da suka hadar...