Cikakkun sunayen ministocin Tinubu guda 47 da Jihohin su

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Shugaban kasar Nigeria Bola Tinubu ya zuwa yanzu ya tura sunayen wadanda yake son nadawa mukaman ministoci su 47 ga majalisar dattawan Nigeria domin tantancewa.

Tinubu ya tura sunayen ne kashi biyu, a rukunin farko ya turawa Majalisar sunayen mutane 28 wadanda tuni majalisar ta kammala tantance su kuma ta amince a nada su.

Talla

Kadaura24 ta rawaito sai kuma rukunin na biyu su 19 da aka turawa majalisar a jiya laraba 02 ga watan Ogusta, 2023, kuma tuni majalisar tace su fara zuwa gabanta domin tantancesu daga gobe juma’a.

Ga cikakken kunshin sunayen ministocin 47 da jihar da kowanne ya fito:

Shugabancin APC: Kwamitin zartarwar Jam’iyyar Zai Amince Da Nadin Ganduje A Yau

Akwa Ibom: Ekperikpe Ekpo

Bayelsa: Heineken Lolokpobri

Cross River: Betta Edu

Cross River: John Enoh

Delta: Stella Okotete

Edo: Abubakar Momoh

Rivers: Nyesom Wike

Adamawa: Tahir Mamman

Bauchi: Yusuf M Tuggar

Bauchi: Ali Pate

Borno: Abubakar Kyari

Gombe: Alkali Ahmed Saidu

Taraba: Uba Maigari Ahmadu

Yobe: Ibrahim Geidam

Taraba: Sani A Danladi

Jigawa: Mohamed Badaru

Kaduna: Nasir El-Rufai

Kano: Maryam Shetty

Kano: Abdullahi T Gwarzo

Katsina: Ahmad Dangiwa

Katsina: Hanatu Musawa

Kebbi: Yusuf Tanko Sununu

Kebbi: Atiku Bagudu

Sokoto: Bello M Goronyo

Zamfara: Bello Matawwalle

Abia: Nkiru Onyejiocha

Anambra: Uju Ohaneye

Ebonyi: David Umahi

Enugu: Uche Nnaji

Imo: Doris Uzoka

Ekiti: Dele Alake

Lagos: Tunji Alausa

Lagos: Lola Ade John

Ogun: Ishak Salako

Ogun: Bosun Tijjani

Ogun: Olawale Edun

Ondo: Olubunmi Tunji-Ojo

Osun: Adegboyega Oyetola

Oyo: Adebayo Adelabu

Benue: Joseph Utsev

FCT: Zaphaniah Bitrus Jisalo

Kogi: Shuaibu A Audu

Kwara: Lateef Fagbemi

Nasarawa: Imaan S-Ibrahim

Niger: Mohammed Idris

Niger: Aliyu Sabi Abdullahi

Plateau: Simon Lalong

Al’ummar Nigeria dai sun kaga a rantsar da ministocin da Kuma ma’aikatun da za’a tura su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...