Da dumi-dumi: Jami’an tsaron Najeriya sun ba hammata iska kan Emefiele

Date:

 

Jami’an hukumar tsaron fari kaya ta Najeriya, DSS da jami’an ganduroba sun yi arangama a babbar kotun tarayya da ke Legas kan tsare gwamnan babban bankin kasar da aka dakatar, Godwin Emefiele.

Kotun ta yanke hukunci da cewa dakatar Emefiele ya ci gaba da zama a gidan yari na Ikoyi da ke Legas har sai ya cika belin da aka ba shi a kan kudi Naira miliyan 20.

Talla

BBC Hausa ta Jami’an DSS sun matsa kaimi wajen sake kama Mista Emefiele bayan shari’ar kotun da ta kai ga yin kace-nace tsakanin jami’an tsaron biyu.

An tuhumi Emefiele da laifin mallakar bindiga da harsasai daga hukumar DSS ba bisa ka’ida ba. Zargin da ya musanta.

Wani lauya a Kano ya nemi yan sanda su baiwa A.A Rufa’i kariya, tare da bincikar masu tunzura shi

Mai shari’a Nicholas Oweibo ne ya bayar da belin Emefiele, mai shekaru 61, wanda ya yi watsi da ikirarin da gwamnati ta yi na cewa zai iya tserewa zuwa wani ƙasa idan ya sami sarari.

An dage sauraron karar zuwa ranar 14 ga watan Nuwamba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnan Kano ya bayyana abun da gwamnatin za ta yi a filin Idi

  Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanar...

Ba zaben 2027 ne a gaba na ba – Tinubu

    Fadar shugaban Najeriya ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu...

Rikicin Masarauta: Gwamnatin Kano ta Bayyana Matsayarta Kan Hukuncin Kotu

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano kuma...

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya tura tawaga mai karfi wajen Abba Ganduje

Daga Rahama Umar Kwaru   Babban Daraktan Hukumar Samar da Wutar...