Gwamna Tambuwal ya lashe zaben kujerar Sanatan Sokoto ta Kudu

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana cewa gwamnan jihar sokoto mai barin gado Alhaji Aminu waziri Tambuwal ne ya lashe zaben Sanatan Sokoto ta kudu.

 

Baturen zaɓen, Farfesa Abubakar Abdullahi Bagudo ya ce Tambuwal na PDP ya lashe zaɓen da ƙuri’u 100,860.

 

Har ila yau, abokin karawarsa, wanda shi ne Sanata mai ci ƙarƙashin jam’iyyar APC, Abdullahi Ibrahim Ɗanbaba, ya zo na biyu da ƙuri’u 95,884.

 

Hakan na nufin Tambuwal ya ci zaɓen da tazarar ƙuri’u 4,976.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Atiku Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP

Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fice daga...

Gwamnatin Jihar Kano ta fara bincike kan mutuwar wasu ɗaliban makarantar Sakandare biyu

  Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Dr. Ali Makoda, ya...

Kamfanin Yahuza Suya Ya aike da Sakon ta’aziyyar Rasuwar tsohon shugaban Kasa Buhari

Shugaban kamfanin Yahuza Suya and Catering Services Nig. Limited,...

Yadda aka Binne Gawar Buhari a gidansa dake Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...