Buhari ya bada umarnin gaggauta ceto jariran da aka yi garkuwa da su a Anambra

Date:

Daga Aliyu Nasir Zangon Aya

 

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaduwar sa bisa rahoton sace jarirai biyar da aka haifa a Anambra, inda ya bayar da umarnin rage yawan laifuka a yankin ba tare da ɓata lokaci ba.

 

An yi garkuwa da jariran ne a asibitin Stanley da ke Nkpologwu a jihar.

 

An ce masu garkuwa da mutanen sun sato jariran ne kuma su ka tsere a abin-hawa.

Talla

 

A wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Garba Shehu ya fitar a yau Juma’a a Abuja, Buhari ya bayyana damuwar sa game da wannan abinda ya kira bakon lamari, inda ya ce dole a gaggauta magance wannan matsalar.

 

Don haka, ya ba da umarnin, “Tsaro a asibitoci ya zama dole don kada hare-hare irin wannan ya sake faruwa.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...