Bayan rufe wasu gidajen Radio da Tv a Zamfara gwamnan ya bada umarnin kama yan jaridun da suka halarci taron PDP a jihar

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

Gwamnatin jihar zamfara ta rufe dukkanin kafafen yada labarai mallakin gwamnatin tarayya da masu zaman kansu a jihar saboda yada labaran al’amuran da suka shafi harkokin jam’iyyar adawa ta PDP.

Majiyar Kadaura24 ta Smartmedia ta rawaito cewa bugu da kari Gwamnatin ta umurci kwamishinan ‘yan sandan jihar da ya kama duk ‘yan jaridun da suka halarci taron.
Talla
 Kwamishinan yada labarai na jihar Malam Ibrahim Magaji Dosara ne ya sanar da hakan ta gidan rediyon karamar hukumar.
 Umurnin ya shafi Radio Nigeria Pride FM, NTA Gusau, Gamji FM da dai sauransu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...

Ku na da rawar takawa wajen inganta Lafiyar al’ummar Kano – Waiya ga jami’an yada labarai

Daga Abubakar Sayeed Kwamishinan Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin...

Ana daf da yin jana’izar Aminu Dantata a Madina

Tawagar da gwamnatin Najeriya ta tura zuwa Madina na...