Da dumi-dumi: Rasha ta toshe shafin Facebook a kasar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Kasar Rasha ta toshe shafin Facebook, yayin da ake ci gaba da yaƙi a Ukraine

Hukumar kula da harkokin sadarwa ta kasar ta ce ta toshe shafin Facebook na a matsayin martani ga matakin da ya ɗauka na hana wasu kafofin watsa labaran ƙasar amfani da shi.

Dazun nan ne Rashan ta toshe shafukan wasu jaridu da dama, ciki har da BBC

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...