APC ta sake dage babban taronta na kasa

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake ɗage ranar babban taronta na kasa bayan tsayar da ranar 26 ga watan Fabrairu tun da farko.

Wannan na ƙunshe a cikin wata takarda da jam’iyyar ta aika wa hukumar INEC ɗauke da sa hannun shugabanta na riƙo gwamnan Yobe Mai Mala Buni.

“Muna sanar da hukumar zaɓe cewa jam’iyyarmu ta yanke shawarar gudanar da zaben shiyoyi a ranar 26 ga watan Maris.”

Hakan na nufin an ɗage taron tsawon wata ɗaya

Ba a san ranar gudanar da babban taron jam’iyyar na ƙasa ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...

Inganta aiyukan hukumar zakka hanya ce da gwamnatin za ta bi don rage talauci a Kano – Sarkin Rano

Daga Kamal Yakubu Ali   Mai martaba sarkin Rano Amb. Muhammad...