APC ta sake dage babban taronta na kasa

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake ɗage ranar babban taronta na kasa bayan tsayar da ranar 26 ga watan Fabrairu tun da farko.

Wannan na ƙunshe a cikin wata takarda da jam’iyyar ta aika wa hukumar INEC ɗauke da sa hannun shugabanta na riƙo gwamnan Yobe Mai Mala Buni.

“Muna sanar da hukumar zaɓe cewa jam’iyyarmu ta yanke shawarar gudanar da zaben shiyoyi a ranar 26 ga watan Maris.”

Hakan na nufin an ɗage taron tsawon wata ɗaya

Ba a san ranar gudanar da babban taron jam’iyyar na ƙasa ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...