NUT ta yabawa Ganduje bisa nadin sabon jami’in kula da Tsangaya a Jihar Kano

Date:

Halima M Abubakar
Kungiyar malamai ta Najeriya reshen karamar hukumar Gwale ta bayyana nadin Malam Mustapha Adamu sabon jami’in  kula da Tsangaya na Jihar kano a matsayin wanda ya dace.
 A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren kungiyar reshen karamar hukumar Kwamared Auwalu Shuaibu Ja’e kuma aka aikowa Kadaura24.
Sanarwar ta kuma bayyana Malam Mustapha Adamu a matsayin jami’i mai kwazo da sadaukar da kai wajen bunkasa ilimi a kananan hukumomi da jiha baki daya.  .
Sanarwar ta ce kungiyar ta yabawa gwamnatin jihar bisa wannan nadin da kuma kokarin da take yi na inganta fannin ilimi a jihar kano.
 Malam Mustapha Adamu har zuwa lokacin da aka nada shi, shi ne Shugaban sashin Larabci a Hukumar Ilimi ta Karamar Hukumar Gwale.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...