ASUU ta shiga yajin aiki na wata ɗaya

Date:

Ƙungiyar malaman jami’a a Najeriya ta Academic Staff Union of Universities (ASUU) ta ayyana shiga yajin aiki na sati huɗu a matsayin gargaɗi ga gwamnatin tarayyar ƙasar.

Shugaban ASUU Farfesa Emmanuel Victor Osodeke ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai a yau Litinin bayan wata ganawa da majalisar zartarwar ƙungiyar ta yi ta tsawon kwana biyu.

Shugaban ƙungiyar reshen Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Wudil, Kano ya ce shugabannin ƙungiyar na jihohoi na kan hanyarsu ta komawa don sanar da ƙungiyoyin nasu halin da ake ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...

Rasuwar Aminu Ɗantata babban rashi ne ga Duniya baki daya – Shugaban kamfanin Yahuza Suya

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Shugaban kamfanin Yahuza Suya & Catering...